Posts

Kauna ce sila 33.34.35

[9/27, 9:17 PM] Sis Salmat: *KAUNA CE SILA💝* *written* *by* *:* *khadijah* *Tijjani*                        *34*     •••••    Can gidan su forhaana kuwa anyi cigiyar anyi har sun gaji ba labari sai kawai suka dukufa wajen Malamai akan a taya su da addu'a Allah ya bayyanar da ita kuma duk an basu tabbacin nan ba da jimawa ba zata bayyana..    Zaitunah da Ummin behzad kuwa tun da abun ya faru ba Kansu suna can gidansu forhaana ana ta cigiyar da su haka zasu wuni zagaya gidan abokan arziki da yan'uwa ko za'a sameta da daddare kuwa su kwana addu'a da nafilfila    Amarai kuwa suna can gidajensu ba wanda ya fad'a musu ko ya basu lbrin abunda ya faru dan gudun tashin hankalinsu.. ••••   Zaune suke a parlor'n gidan, Ammin, Ummin behzad, Zaitunah, AuntyFatii(matar kawunsu Z...

Kauna ce sila 32

*KAUNA CE SILA💝* *written* *by* *:* *khadijah* *Tijjani*                        *32*    A cikin companyn nashi suka hadu da mutanen masa, Anas kasancewar babu aiki yau...already Habeeb da Anas sun samu aiki a nan teaching hospital da sukayi horsemanship nasu a matsayinsu na physiotherapists while shi behzad yana nan ya ki yarda yayi aikin shine kawunsa ya matsa masa akan gwara ya zo nan companin nasa ya tsaya akai tunda sai ci gaba da bunkasa wajen yake dalilin kawo products masu manya masu kyau da suke...hakan kuwa da saka bakin mahaifiyarsa aka samu ya fara fita har ya saba yanzu haka komai nasa ya koma hannunsa, shi ke kan gaba akan komai na kamfanin sai d'ad'a ci gaba ake samu..    Basa iya wuni su kwana basu hadu da junansu ba, abotan nasu mai karfi ne   Suna zaune a wajen shakatawa dake bayan office na behzad suna ta faman hiransu da rabi ...

Kauna ce sila 31

*KAUNA CE SILA💝* *written* *by* *:* *khadijah* *Tijjani*                       *31*          Daga kallo daya ya fahimci yunwa ke addabarta...kin fara serving punishment naki, ya fad'a yana murmushin mugunta       Bai tausaya mata ba yana ganinta yashe a k'asa ya ciro snacks cake kwaya biyu a side drawer'nshi da ruwa a fridge ya jefo mata yayi abunda zaiyi ya shirya tsab ya fita tare da rufe kofar ta baya kamar yanda yayi jiya       Da kyar ta samu ta mike ta dau snacks din ta fara ci, abu mai dumi da zai warware mata ciki take bukata amma tasan bazata samu ba, wannan ma tasan idan ta bari yunwa illata ta zaiyi ta Sani ba shakka gwara ta lallaba ta rage wa kanta azaba   Kamar wata mayya haka tayi ta cin bushashen cake ta gama ta bi shi da ruwan gora tas ta shanye gora daya ••...

Kauna ce sila

*KAUNA CE SILA💝* *written* *by* *:* *khadijah* *Tijjani*             *09*          Ganin bashi da wata mafita ya sa ya fara magana kamar shima zai fashe da kuka  "ku kwantar da hankalinku...komai ya faru da mutum toh Allah ne ya kaddara masa, kuma yadda da kaddara mai kyau da mara kyau yana daya daga cikin cika cikan muslunci..   "Kai d'an nan, kana tsinkar mini zuciya fah..wani abun ne ya samu Aboubakar din? Ta tamabaya... "A'aa! Su Alhaji ne dai...ya kasa karasar wa yana zubda hawaye    "Mai ya faru da su? Duk suka hada baki suna tambaya         "Plain crash, hatsari sukayi...they had an accide....bai iya karasar wa saboda ganin yanda MamaBabba ta wani yi zaman bori a kasa..      "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un! Abunda khadija ta iya fada kenan kawai ta tsuguna a wajen jin yanda cikinta ya wani murde ta Zaina...

Kauna ce sila

*KAUNA CE SILA💝* *written* *by* *:* *khadijah* *Tijjani*             *10*             _"In their hearts there is a disease and Allah (SWT) has increased their disease. There is a painful punishment for them because they lie"_   Al-bakarah #10     _bayan sati biyu_           Mamababba zaune ita kadai a bangarenta...zaman kadaicin nan ya fara isanta, ga zainab ma ta samu admission a skul of nursing ita da Bilkisu...sun tattara sun je hostel a cewarsu zasu fi karatu sosai..               Haka ba dan ta so ba ta barta ta tafi....kullum ita kadai a bangaren nasu kamar wata aljana....gaskiya ita hakurinta ya fara karewa.      Fatima ma ba ko da yaushe take zuwa ba yanzu...da khadija na nan ne ma da sun debewa juna ke...

Kauna ce sila

*KAUNA CE SILA💝* *written* *by* *:* *khadijah* *Tijjani*             *11*             Bayan sun gama gaisawa ne ya gabatar musu da batun da ya kawo shi....khadija ba kamarin kaduwa tayi ba, tana mutuwan son d'an nata.....rokonshi ta shiga yi tana kuka.     "Ku taimaka ku bar min behzad, wallahi shi kadai nake gani in samu sa'ida...Allah yayi bazai rayu da mahaifinsa ba, bai san dadin uba ba, yanzu kuma ku zo ku rabashi da mahaifiyarshi...wani irin rayuwa kuke so d'an nan ya tashi a ciki.           Ganin yanda ta kidime take magana ya sa ya katseta..yasan duk cikin soyayyar uwa ce, yasan yanda uwa ke son yayanta..shima gaskiya ba dan an fi karfinsa ba bai goyi bayan a raba ta da d'anta ba..      "Kwantar da hankalinki khadija, ba wani za'a bawa rainon yaron nan ba...MamaBabba da kanta zata rike ...

Kauna ce sila

*KAUNA CE SILA💝* *written* *by* *:* *khadijah* *Tijjani*             *07*       _unless a reviewer has d courage to give u unqualified praise, i say ignore d bastard_......        Komawa bangarensa yayi yayi wanka ya huta  tukun ya koma bangaren mahaifan nasa zuciyarsa na tsananin bugawa, bai sani a ya zasu dauki lamarin ba....ko zasuyi na'am da batun ko kuma akasin hakan     Sun sake gagaisawa tare da basu hakuri akan rashin zuwanshi da baiyi ba har tsawon lokaci    "Ba komai, ba gashi yanzu ka komo ba...Allah ya tsare gaba  ka kuna kiyaye    Sannan bazaka sake komawa bakin aikin ka ba har sai ka cire matar da kake so" inji mahaifinsa     Gabansa ne ya fadi, daurewa yai kawai yana addu'a...yasan yayiwa iyayensa matukar laifin da bai taba kamantawa ba    MamaBabba da ta kasa yin shuru ne ta ta...